Kotun kolin Tarayyar Turai ta yanke hukuncin cewa kasashe mambobin Tarayyar Turai za su iya hana ma'aikatansu sanya tufafin da ke nuna imani na addini.
Lambar Labari: 3490224 Ranar Watsawa : 2023/11/29
Stockholm (IQNA) A wani bincike da cibiyar yada labarai ta kasar Sweden ta yi, ta yi la'akari da tasirin kona kur'ani da zanga-zangar da ta biyo baya ga martabar kasar a duniya a matsayin mummunar barna.
Lambar Labari: 3489568 Ranar Watsawa : 2023/07/31
Wakilin Tarayyar Turai a Falasdinu ya sanar da cewa:
Tehran (IQNA) Ofishin wakilin Tarayyar Turai a Palastinu da ta mamaye ya fitar da wani rahoto inda ya ce yahudawan sahyuniya sun lalata gidaje 953 na Falasdinawa tare da raba mutane dubu 28 da muhallansu a cikin shekara guda da ta gabata.
Lambar Labari: 3488885 Ranar Watsawa : 2023/03/29
Tehran (IQNA) Kungiyar Tarayyar Turai ta jaddada wajabcin wanzar da yanayin zaman lafiya tsakanin Kirista da Yahudawa da Musulmi a yankunan Falasdinawa.
Lambar Labari: 3488781 Ranar Watsawa : 2023/03/09
Tehran (IQNA) Ofishin Tarayyar Turai na ikirarin yaki da kalaman kyama a kan musulmi amma babu komai da ya yi a aikace kan hakan.
Lambar Labari: 3488083 Ranar Watsawa : 2022/10/28
Tehran (IQNA) Kalaman yaki da hijabi da dan majalisar Tarayyar Turai ya yi dangane da muhawarar da wani dan jarida mai lullubi ya yi da ministan cikin gidan Faransa a cikin shirin gidan talabijin na kasar ya kasance tare da suka daga masu amfani da shafukan sada zumunta.
Lambar Labari: 3488052 Ranar Watsawa : 2022/10/22
Tehran (IQNA) kwamitin kula da harkokin wajen kungiyar tarayyar turai ya gabatar da wasu shawarwarin da suka shafi al'ummar Palastinu,
Lambar Labari: 3487545 Ranar Watsawa : 2022/07/14
Tarayyar Turai:
Tehran (IQNA) A taron tunawa da cika shekaru 27 da kisan kiyashin da aka yi a Srebrenica, Tarayyar Turai ta kira kisan kiyashin da aka yi wa musulmi a Srebrenica, tare da jaddada gazawa da kuma kunya ta Turai.
Lambar Labari: 3487540 Ranar Watsawa : 2022/07/13
Tehran (IQNA) Shugaban kungiyar tarayyar turai ya ce batun take hakkokin bil adama a Saudiyya na daga cikin abin da za su bijiro da shi a taron G20.
Lambar Labari: 3485390 Ranar Watsawa : 2020/11/22
Tehran – IQNA, kungiyar tarayyar turai za ta gudanar da zama dimin tattauna batun shirin Trump kan Falastinu da ake kira yarjejeniyar karni.
Lambar Labari: 3484529 Ranar Watsawa : 2020/02/16
Majalisar dokokin tarayyar turai za yi zama kan dokar hana musulmi zama 'yan kasa a India.
Lambar Labari: 3484454 Ranar Watsawa : 2020/01/27
Bangaren kasa da kasa, kungiyar tarayyar turai ta fitar da wani bayani wanda a cikinsa ta bayyana matsayarta kan cikar shekara da kisan Khashoggi.
Lambar Labari: 3484112 Ranar Watsawa : 2019/10/02
Kungiyar tarayyar turai ta yi tir da matakin da gwamnatin Isra'ila ta dauka na ci gaba da gina matsugunnan yahudawa a cikin yankunan Falastinawa.
Lambar Labari: 3484062 Ranar Watsawa : 2019/09/18
Ma'aikatar harkokin wajen kasar Iraki ta sanar da cewa, amincewar da Trump ya yi da tuddan Golan na Syria a matsayin mallakin Isra'ila, ya saba wa dukkanin dokoki na duniya.
Lambar Labari: 3483484 Ranar Watsawa : 2019/03/23
Bangaren kasa da kasa, kungiyar tarayyar turai ta yi Allawadai da kakkausar murya dangane da hukuncin kotun kasar Myanmar a kan jaridar kamfanin dillancin labaran Reuters.
Lambar Labari: 3483312 Ranar Watsawa : 2019/01/13
Ana ci gaba da nuna hotuna a cikin ginin majalisar kungiyar tarayyar turai da ke birnin Brussels na kasar Belgium dangane da mawuyacin halin da matan musulmi na Rohingya suke ciki.
Lambar Labari: 3483305 Ranar Watsawa : 2019/01/11
Tawagar 'yan kwamitin kula alakar da ke tsakanin kungiyar tarayyar Turai da Palasdinu a Majalisar Dokokin Kungiyar Tarayyar Turai ta bayyana cewa; Duk wani matakin rusa kauyen Khan Ahmar da ke gabashin birnin Qudus na Palasdinu yana matsayin laifin yaki ne.
Lambar Labari: 3483014 Ranar Watsawa : 2018/09/26